Tuesday, October 23, 2018
Tuesday, July 12, 2016
QUR'AN AND MATHEMATICS
Muhammad Mahmud Yarima Nakumbo
Ramadan 1423/November 2002
Ramadan 1423/November 2002
QUR’AN AND MATHEMATICS
IN THE NAME OF ALLAH THE BENEFICENT THE MERCIFUL
God Almighty said, “We have not left anything out of the book (Alquran)”
“………. Ask the follower of the remembrance (learned), if you know not.” (Nah1: 43)
1. ADDITION I
God said,…….. “And whosoever cannot find (Such gifts) then a fast of three days while on the pilgrimage, and of seven when ye have return, that is ten in all…” [Baqara:196].
ANALYSIS:
Three days while on pilgrimage and of seven when ye return that is ten in all
3 + 7 = 10
Three days while on pilgrimage and of seven when ye return that is ten in all
3 + 7 = 10
2 ADDITION II
God Almighty said, “LO ! those of old and those of later time , will be brought together…………. (Waqia :49-50)
ANALYSIS
This simply means old account and recent account added together = Total sum of what one has recently
God Almighty said, “LO ! those of old and those of later time , will be brought together…………. (Waqia :49-50)
ANALYSIS
This simply means old account and recent account added together = Total sum of what one has recently
3. ARITHMETIC PROGRESSION
God said, “we created man from a product of wet earth, then placed him as a drop of seed in a save lodging, then fashioned We the drop a clot then, fashioned We the clot a little lump, then fashioned We the little lump bones, then clothed the bones with flesh and then produce it as another creation…” (Muminun: 12-14)
God said, “we created man from a product of wet earth, then placed him as a drop of seed in a save lodging, then fashioned We the drop a clot then, fashioned We the clot a little lump, then fashioned We the little lump bones, then clothed the bones with flesh and then produce it as another creation…” (Muminun: 12-14)
ANALYSIS
Prophet (P.B.U.H) said, “The parts that make man are collected for forty days as a drop of seed, then become a clot of thick blood for forty more days, Then the parts become a lump of flesh for forty days…….
Prophet (P.B.U.H) said, “The parts that make man are collected for forty days as a drop of seed, then become a clot of thick blood for forty more days, Then the parts become a lump of flesh for forty days…….
THE VERSE STATED THAT PROPHET
SAID
- Man was placed as a drop of seed 40 days
- The drop is then fashioned into a clot 80 days
- The clot is then fashioned into a lump 120 days
- The lump is then fashioned into bone 160 days
40, 80, 120, 160. A.P
Common difference Between Successions = d = 2nd – 1st = 3rd – 2nd = 4th – 3rd
= 80 – 40 – 80 = 160 – 120
= 40 days
First number of days = a = 40 days
L = number of at nth succession
L = a + (n-1) d
At the 3rd succession, n = 3
L = 40 + (3-1) (40) = 120 days = For making a living fetus in a Mother’s womb.
SAID
- Man was placed as a drop of seed 40 days
- The drop is then fashioned into a clot 80 days
- The clot is then fashioned into a lump 120 days
- The lump is then fashioned into bone 160 days
40, 80, 120, 160. A.P
Common difference Between Successions = d = 2nd – 1st = 3rd – 2nd = 4th – 3rd
= 80 – 40 – 80 = 160 – 120
= 40 days
First number of days = a = 40 days
L = number of at nth succession
L = a + (n-1) d
At the 3rd succession, n = 3
L = 40 + (3-1) (40) = 120 days = For making a living fetus in a Mother’s womb.
4. ASCENDING ORDER
God said, “He it is who created you from dust, then from a drop (of seed then from a clot, then bringeth you forth as a child, then (ordained) that ye attain full strength and afterward that ye become old men….. [Ghafir: 67]
God said, “He it is who created you from dust, then from a drop (of seed then from a clot, then bringeth you forth as a child, then (ordained) that ye attain full strength and afterward that ye become old men….. [Ghafir: 67]
ANALYSIS.
Drop of a seed
Clot
Child hood
Full Strength
Old hood
40 days
80 days
270 days
480 months (40 yeas)
840 months
1 month, 10 days
2 months 20 days
9 months
As it was stated in Ahqaf :15
70 years
Thus, 1 month 10 days, 2 months 20 days, 9 months, 480 months, 840 months.
5. CALENDAR
God said, “Lo! The number of the months with Allah is twelve months by Allah’s ordinance in the day He created the heavens and the earth. Four of them are sacred… (Tauba: 36)
ANALYSIS:
Twelve months make a year.
Number of days we have in a leaf year = 366 days
This verse comes in the 9th chapter of the glorious Qur'an and it is the 36th verse in the chapter.
36 x 9 = 324
The verse stated, “… In the day that He (Allah) created heavens and the earth.” And God created the heaven and the earth in six days as it was stated in Chapter 7:54. The number of days we have in a week is seven.
6 x 7 = 42. Then 324 + 42 = the number of days we have in a leap year (366)
Drop of a seed
Clot
Child hood
Full Strength
Old hood
40 days
80 days
270 days
480 months (40 yeas)
840 months
1 month, 10 days
2 months 20 days
9 months
As it was stated in Ahqaf :15
70 years
Thus, 1 month 10 days, 2 months 20 days, 9 months, 480 months, 840 months.
5. CALENDAR
God said, “Lo! The number of the months with Allah is twelve months by Allah’s ordinance in the day He created the heavens and the earth. Four of them are sacred… (Tauba: 36)
ANALYSIS:
Twelve months make a year.
Number of days we have in a leaf year = 366 days
This verse comes in the 9th chapter of the glorious Qur'an and it is the 36th verse in the chapter.
36 x 9 = 324
The verse stated, “… In the day that He (Allah) created heavens and the earth.” And God created the heaven and the earth in six days as it was stated in Chapter 7:54. The number of days we have in a week is seven.
6 x 7 = 42. Then 324 + 42 = the number of days we have in a leap year (366)
6. MULTIPLICATION
God said, “the likeness of those who spend their wealth in Allah’s way is as the likeness of a grain which growth seven ears, in every ear a hundred grain ….. “ [ Baqara:261]
God said, “the likeness of those who spend their wealth in Allah’s way is as the likeness of a grain which growth seven ears, in every ear a hundred grain ….. “ [ Baqara:261]
ANALYSIS
To know the number of grains all together = seven multiplied by hundred grains = seven hundred
To know the number of grains all together = seven multiplied by hundred grains = seven hundred
7. NETS
God said, “…. For thus Assamiri proposed. Then he produced for them a calf of a body ……. [Taha:87 – 88].
God said, “…. For thus Assamiri proposed. Then he produced for them a calf of a body ……. [Taha:87 – 88].
ANALYSIS
The final product of nets is model. For instance, to net a pyramid with square base would be:
The final product of nets is model. For instance, to net a pyramid with square base would be:
THE VERSE STATED THIS MEANS
- Assamiri proposed = He made a nets
- Then produced a calf
of a body = He produce a model of calf
8. SETS
God said, “Then we gave the scripture as inheritance into those whom we elected of our bond men. But of them are some who wrong themselves and of them are some who are lukewarm, and of them are some who outstrip (others) through good by Allah’s leave that is the great favour!
Garden of Eden! They enter… And they say praise be to Allah who hath put grief away from us…’
[Fatir: 32-34]
ANALYSIS
Those who will enter paradise are of three categories
C = {some who wrong themselves; have no grief}
B = {some who are lukewarm: have no grief}
A= {some who outstrip others: have no grief}
Venn diagram
see foot note (Figure 1)
see foot note (Figure 2)
9. SPEED
God said, “And unto Solomon (We gave) the wind whereof the morning course was a month’s journey and the evening course a month’s journey…. “
(Saba: 12).
ANALYSIS
Speed = Distance/Time
Time = Morning course is from 12 midnight to 12 mid day which is equals to 12 hours.
Therefore morning course + evening course = 24 hours.
Distance = A vehicle that goes 56km per hour can cover a distance of 1,344km per day.
Morning course = 1 month’s journey
Evening course = 1 month’s journey
2 months = 60 days x 1,344km ]
= 80,640 km
SPEED = 80,640 km/24 hours
= 3360 km/h
- Assamiri proposed = He made a nets
- Then produced a calf
of a body = He produce a model of calf
8. SETS
God said, “Then we gave the scripture as inheritance into those whom we elected of our bond men. But of them are some who wrong themselves and of them are some who are lukewarm, and of them are some who outstrip (others) through good by Allah’s leave that is the great favour!
Garden of Eden! They enter… And they say praise be to Allah who hath put grief away from us…’
[Fatir: 32-34]
ANALYSIS
Those who will enter paradise are of three categories
C = {some who wrong themselves; have no grief}
B = {some who are lukewarm: have no grief}
A= {some who outstrip others: have no grief}
Venn diagram
see foot note (Figure 1)
see foot note (Figure 2)
9. SPEED
God said, “And unto Solomon (We gave) the wind whereof the morning course was a month’s journey and the evening course a month’s journey…. “
(Saba: 12).
ANALYSIS
Speed = Distance/Time
Time = Morning course is from 12 midnight to 12 mid day which is equals to 12 hours.
Therefore morning course + evening course = 24 hours.
Distance = A vehicle that goes 56km per hour can cover a distance of 1,344km per day.
Morning course = 1 month’s journey
Evening course = 1 month’s journey
2 months = 60 days x 1,344km ]
= 80,640 km
SPEED = 80,640 km/24 hours
= 3360 km/h
10. SUBTRACTION
God said, “And verily we sent Noah into his folk, and he continued with them for a thousand year save fifty years…… “ (Ankabut: 14).
ANALYSIS
A thousand year save fifty years
1000 __ 50 = 950
END
Alhamdu lillahi
Friday, January 2, 2015
ZANCEN GASKIYA
Zancen Gaskiya
﴿ظهرالﻔسﺎد فى البر والبحر بما كسبت أيدى
الناس ليذيقهم بعض الذى عملوا﴾
A
lokacin da zan rubuta wannan takarda, babu shakka alqalamina da idanuwana
na kukan baqin cikin yadda a yau
musulmai suka tsinci kansu musamman a Najeriya da kuma duniya baki xaya.
Na
san cewa wannan takardar za ta sha tsokaci, gyara, qarin bayani, sharhi har ma
da raddi. Ina roqon ‘yan uwana ma su yin raddi da su yi raddinsu a bisa adalci
da tsoron Allah.
Mun
ximauce muna neman mafita daga halin da muka tsinci kanmu a yau. Amma duk wanda
ka zauna kana hira da shi sai ka ji yana cewa ai shekarar 2015 ba za mu yarda
ba sai mun kayar da Mai-Nasara na yankin inyamirai. Tunaninmu gaba xaya ya
taqaitu ga samun shugaban da za’a daina kashe mu, mu samu kudi da kwanciyar
hankali. Ba ma tunanin ya ya zamu dawo da martabar addinin Musulunci a qasar;
mu dai a daina kashe mu, mu ci gaba da kasuwancinmu da tara dukiya da mata.
Ina
rantsuwa da sunan Allah, duk wani uzuri da za mu yi ta ba kanmu, da duk wata
hila da kwana-kwana ba za su fitar da mu ba sai mun koma ga addinin Allah, ya
zama Shari’ar Allah ita ke motsi a qasar. Allah Ya sa a fahimce ni a bayanai na
da za su zo a gaba.
Bari
mu kalli qasar gaba xaya ta fuskar:
a) Shugabanci
Haqiqa
duk mai hankali ya san cewa babu wani tsarin mulki babba da ake bi a duniya na
dimokaraxiya ko mulkin soja wanda ba’a yi ba a wannan qasar tamu Najeriya, amma
babu wani sakamako mai kyau da suka haifar in ba kashe shugabanin kirki ba,
ruguza qasa da son maida ita kan wani tafarkin da bai dace da mu ba. Tsarin
mulki xaya ya rage wanda ba’a yi ba a Najeriya, kuma ina rantsuwa da sunan
Allah shine tsarin mulkin da zai kawo dukkan jin daxi da adalci da zaman lafiya
mai xorewa a wannan qasar. Wannan tsarin shine Mulkin shari’ar musulunci. Sai
dai abin tambaya a nan shine shin da irin wannan demokaraxiyar za’a samar da
mulkin musulunci a Najeriya??!!
Wallahi
a tarihin duniya ba’a tava yin haka ba. Ai ya ishe mu kyakkyawan misali abinda
ya faru a qasar Misra (Egypt). Idan can Egypt ya yi mana nisa, to mu tambayi
kanmu da kanmu: Ina makomar shari’ar Zamfara da sauran jihohin arewa?!
A
kullum kira ake ta yi cewa a je ayi rajista, a jefa quri’a, mu zavi mutanen
kirki masu kishin qasa, ba don komi ba sai don a samu zaman lafiya, walwala da
qaruwar arziki. Wani lokaci har mu kan ce “Ai in ba zaman lafiya a qasa ko
addinin ma ba za’a yi yadda ya dace ba.” A dai-dai lokacin mun manta da faxin
Allah cewa:
﴿...
وَالْفِتْنَةُ أَشَدُّمِنَ الْقَتْلِ﴾
ma’ana:
“Yin kafirci (a bayan qasa) shi ya fi yaqi tsanani”
Ai
dai ga shi nan! Kullum siyasar muke yi, zaven mu ke yi, amma kullum cikin
wahala mu ke qara shiga. Daga qarshe, kowa ya ga inda demokaraxiya ta kai mu a
yau. Abin mamaki, waxanda mu ka zava
sune jagororin qasar, amma kuma ga musibu sun baibayemu. Anya! Ba wani abu
kuwa??!! Anya! Ba’a kauce hanyar ba??!! Idan mun ce ma za mu yi demokaraxiyar a
bisa lalura, to me ya sa ba za mu xauki shawarar da babban malami Muhammad
Auwal Adam Albani ya ba musulmin Najeriya ba? [1]
A
wajen duk wani musulmi mai kwana da tunanin addinin musulunci a ransa ya san
cewa hanya xaya ce za ta kai mu ga tabbatar da addininmu a wannan qasar, sai
dai a kullum gudunta mu ke yi, muna cewa wai ba mu
da qarfi, lokaci bai yi ba, sai dai kurin cewa ai muna da yawa a qasar. Hanyar
kawai ita ce JIHADI. Wai! Tabxijan! a nan na san da yawan musulmai za su ce: kun
ji wani mahaukaci, me muke da shi da za mu yi jihadi? Ina rantsuwa da sunan
Allah, wannan xabi’ar ta sa muka manta da cewa jihadi wanzajje ne har zuwa
tashin qiyama. Na cika da mamaki, ranar 17/8/2014 mu na karatu a makarantar
islamiyya babin janaza. Da aka yi maganar yadda ake rufe shahidai, sai wata
mata ta ce “wannan karatun mutanen da ne don yanzu ba jihadi.”[2]
Ka ga har an manta da cewa Annabi (s) ya ce:
مَنْ مَاتَ وَلـَمْ يَغْزُ وَلـَمْ يـُحَدِّثْ
نَفْسَهُ بِهِ مَاتَ عَلَى شُعْبَةٍ مِنْ نِفَاقٍ. رواه مسلم
Ma’ana:
Wanda duk ya mutu bai yi jihadi ba,
kuma
bai ma sa a ransa cewa zai yi jihadi ba, to,
ya mutu a wani bangare
na munafunci.
Jama’a
da gaske na ke yi ina nufin jihadi na gaskiya, ba “jihad week” ba wanda
ake barinsa a “campus” in an gama makarantar, ba jihadin baki ba. waxannan
suna daga cikin abubuwan da suka jawo mana halin da muke ciki. Eh mana! Mun yi
ta kurarin jihadi da baki kawai a qasar nan, wanda hakan ya tsorata wasu mutane
a qasar, su ka shiga tara makamai, daga qarshe da suka gano abin duk bula ne,
sai suka afka mana da kisa da walaqanci a wasu garuruwan arewacin Najeriya.
Allah Ka nuna mana ranar da za mu samu shugaba tsayayye
wanda duk mutanen Najeirya za su yi masa mubaya’a ta yadda in ya yi umurni da
mu fito, shi ke nan an gama. Allah Ka amsa mana. Amin!
A yau gaba xaya mutanen Najeriya sun makauce suna neman
canjin gwamnati. Amma ba gwamnatin addini ba; su dai kawai a samu jin daxi da
walwala. A maimakon musulmi su yi tunanin ya ya za’a ce musulunci ya mulki
Najeriya, sai suma kawai suka koma suka kama tafarkin kafirar siyasar Najeriya,
kai da qafa.
Mu tuna in mun manta cewa tunda Najeriya ta samu ‘yancin kai
har zuwa yau, kafirci ke mulkin Najeriya kuma shi ke jan ragamarsa yadda ya so
a qasar. Me yasa na ce haka? Ta yiwu wani ya ce ia musulmi sun sha yin
shugabanci a Najeriya. Tabbas haka ne, amma ai ba da shari’ar Allah suka yi
shugabancin ba. Kuma ba a lokacin mulkin xaya daga cikin musulman ba ne aka so
a sa qasar cikin qungiyar qasashen musulmi na duniya ba? Amma da qungiyar arnan
Najeriya ta ce ba ta yarda ba, haka nan aka kashe maganar har hazal yaum. Dubi yadda arnan arewa suka afka ma musulmi a garuruwan
Jos da Yalwan Shandam …. a nan arewacin Najeriya, suka kashe mutanenmu, suka
qona dukiyoyinmu, suka kwashe matayenmu waxanda har yau suna can a hannunsu
amma ba abinda aka yi. Gwamnati ba ta yi komai ba, mu kuma son duniya da tsoron
mutuwa sun hana mu yin wani abu; kamar yadda Annabi (saw) ya faxa. Dubi irin
kisar da suka yi ma musulmi a ranar sallah. Wai ina ‘yanuwantakar musulunci da
ke tsakaninmu, wanda abin nan ya afku, ba xaya ba ba biyu ba, amma ba wani
xauki da musulman qasar nan suka kai. Sai da aka gama abinda aka yi mu ka tara
tsummokara da garin rogo mu kai musu. Abinda muka iya ke nan. A yau kuwa Mai-Nasara na yankin inyamirai da
qungiyar arnan Najeriya sun haxa kai sai sun ga bayanmu. Ba su son su ga muna
addininmu. A nan na ke son ‘yan-uwa musulmi su san cewa samu daular duniya a
qarqashin rashin bin dokar Allah, wahala ne kawai. Allah Ya kai haske qabarin Alfazazi
da ya ce:
إِﺫَاالدِّينُ لَمْ يَكْمُلْ فَلاَ كَانَتِ
الدُّنْيَا
Idan har
ba za’a yi addinin (Allah)
ba (a bayan qasa) to, babu amfanin wanzuwar duniya (gwamma duniyar
ta tashi)
Ya ku ‘yan uwana musulmin Najeriya, muna tunanin a yau
idan aka buga kugen siyasa, muka zavi xan arewa musulmi, shi ke nan arnan nan
za su bar mu a irin qarfi da xaurin gindin da suke da shi a qasar da sauran
qasahen duniya masu goyon bayan ta’addanci?! Qarfinsu a yau ya kai ga su yi
odar makamai jirgi guda wanda gwamnatin tarayya ce kawai zata iya sayen irinsu,
kuma huxxar cinikinsu ma sai qasa da qasa.
Sai dai qungiyar CAN ba ta yi laifi ba. Eh, mana! Mu fa
Allah Ya gaya mana a cikin qur’aninmu cewa:
﴿
وَأَعِدُّوا لـَهُم مَّاسْتَطَعْتُم مِّن قُوَّةٍ وَ مِن رِبَاطِ الـْخَيْلِ تُرْهِبُونَ
بِهِ عَدُوَّ اللهِ وَعَدُوَّكُمْ ﴾
Ma’ana: Ku yi musu tattali na qarfi (makaman harbi) da turkakun dawakai don razanar da
maqiyan Allah kuma maqiyanku
Amma abin mamaki gaba xaya musulman
Najeriya mun yi shakulatin vangaro da wannan umurnin na Allah.
Su
kuwa da Bible ya ce musu a cikin Luke 22: 36 “ …And he who has no sword, let
him sell his garment and buy one.” Ma’ana: “…. Duk wanda ba shi da makami
to, ya sayar da suturarsa ya sayi (makami).” Sai ga shi har odar jirgin makamai su ke yi. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’un
b)
Zamantakewa da rayuwa
A
sanadiyar rashin gwamnatin musulunci mai adalci, a yau mutanen Najeriya na
rayuwa ne yadda suka ga dama. Har ta kai ga cewa idan mutumin kirki ya aikata
wani aikin da addinin musulunci ya yi umurni da shi, sai ka ji ana cewa ai su malam wane akwai
takura ma kai. Dubi yadda zina, shan giya, luwaxi, maxigo su ka bayyana a qasar
nan. Cin haramun da riba kuwa waxannan ‘yan gida ne. Abin takaici shine yadda
matan aure suka nutsa cikin harkar zina. Aiki ba da ilimi ba kuwa ya zama ado a
gunmu. Zumunta sai wane da wane. Son juna kuwa a baki ne kawai. ‘Yan uwantakar
musulunci sai kaxan. Kar ma mutum ya yi maganar haxin kai don babu. Taimakon
addini a wajenmu shine kawai mu gina masallatai, Don haka a yau muka cika
anguwanninmu da garuruwanmu da masallatai waxanda kawai muke cika su jikinmu.
Kamar dai yadda Annabi (saw) ya ce: “……sun
cika masallatansu da jikinsu amma zuciyarsu ta rushe daga shiriya.” Dukkan waxannan halayen, rashin tsayayyar
gwamnatin musulunci ya sa suka zama ruwan dare a qasarmu. Mafi munin al’amarin
shine ba mu da wani jagora ma takamaimai mai faxa aji.
Ya
ku musulman Najeriya babu shakka an fa ci mu da yaqi, duk wani abu da za’a yi
mana a yau mai-mai ne. Jama’a an fa tsere mana, duk wani sauri ko gudu da za mu yi don mu cimma
waxancan, tafiyar guragu ce kawai.[3]
TO YANZU INA MAFITA?
Mafitar ita ce
1)
Fadin Allah Maxaukaki da yake cewa
﴿وَعَدَ
اللهُ الَّذِينَ ءَامَنُوا مِنْكُم وَعَمِلُوا الصَّالِحَاتِ لَيَسْتَخْلِفَنَّهُمْ
فِى الْأَرْضِ كَمَا اسْتَخْلَفَ الَّذِينَ مِن قَبْلِكُمْ وَلَيُمَكِّنَنَّ لَهُم
دِينَهُمُ الَّذِى ارْتَضَى لَهُمْ وَلَيُبَدِّلَنَّهُمْ مِنْ بَعْدِ خَوْفِهِمْ أَمْنًا
يَعْبُدُونَنِى وَلَا يُشْرِكُونَ بِى شَيْئًا
وَمَنْ كَفَرَ بَعْدَ ذَالِكَ فَأُولَـــئِكَ هُمُ الْفَاسِقُونَ
﴾ سورة
النور : ٥٥
Ma’ana:
Allah
Ya yi alqawari ga waxanda suka yi imani suka aikata aiki na qwarai cewa Zai
sanya su, su zama mamaya a cikin qasa, kamar yadda Ya sanya waxanda suka zo
kafin ku; kuma (Allah) Zai tabbatar musu da addinsu wanda Ya yardar musu a gare
su; kuma Allah Zai canza musu bayan tsoron da suke ciki zuwa zaman lafiya, su
bauta mini batare da suna haxa ni da kowa ba. Duk waxanda suka kafirce bayan
wannan to, waxannan sune fasiqai.
Bari mu dubi
ayar nan da kyau
i.)
Allah Ya yi alqawari ga waxanda suka yi imani suka aikata aiki na
qwarai …..
babu
shakka imani na gaskiya shine matakin farko na cin nasarar duniya da lahira.
Aiki na kwarai kuwa Annabi (saw) ya yi bayaninsa a lokacin da aka tambaye shi
wane aikin alheri ne ya fi kowanne? Sai ya ce: JIHADI DON XAUKAKA KALMAR
ALLAH. (Muslim)
ii.)
(Allah) Zai tabbatar mana da addinmu wanda Ya yardar mana a gare mu; kuma
Zai canza mana tsoron da muke ciki zuwa zaman lafiya.
Alqawarin
Allah da Ya yi mana a wannan ayar Ya yi ne bisa sharaxin in mun yi imani kuma
mun yi aiki na qwarai.
Ashe ke nan
matakin farko shine mu kyautata imaninmu, mu so juna so na haqiqa wanda babu khiyana a ciki. Daga nan sai mu
roqi Allah Ya ba mu jagora tsayayye wanda duk wani musulmi zai yi masa
mubaya’a. wannnan shine ginshiqin da muka rasa don haka muka kasance cikin ruxu
da hayaniya, kowa na abinda ya ke so.
2) Faxin
Annabi (saw) da ya ce:
“Idan dai ku ka koma (ba abinda ku ka sani kuma ba abinda
ku ke yi) sai noma da kiwo, ku ka bar jihadi; Allah Zai xora muku wani irin
walaqancin da ba Zai cire muku shi ba har sai kun koma zuwa ga
addininku (da gaske kamar yadda ya ke.)” Wannnan kuwa ba mai musun cewa
haka muka koma a yau. Maza da mata yaro da babba ba abinda muka tasa a gaba sai
neman duniya. Inna lillahi wa inna ilaihi raji’una! A yau akwai matayen
da ke kashe auren su don su koma makaranta, wai in sun gama su samu aiki a dama
da su.
Allah Ka ba mu zaman lafiya mai xorewa. Ka qare mu da
lafiyar da za ta zamo mana qarfi wajen rusa kafirci da zalunci a wannan qasar
tamu mai albarka.
ME YA KAWO HAKA?
ME YA KAWO HAKA??!!
Na dade ina ta tambayar kaina wasu
tambayoyi a zuci, har sai da ya kai ga cewa zancen zucina ya fito fili. Amma
har yanzu da alkalamina ke rubuta wannan zancen zucin nawa, ban gano amsar da
zan ba kaina ba.
Ku taimake ni don mu gano amsar
tare.
Tambayar farko:
A zamanin da, malaman addini kan yi
amfani da minti biyar kacal, wajen yin wa’azi ga mutane, wa’azin ya ratsa
jikinsu, ka ga mutane na kuka suna qauracewa savon Allah ta sanadiyyar wannan
wa’azin. Amma me ya sa a yau nake kwashe awa biyar ina wa’azi mai cike da
balaga da hikima da qwarewa ta ilimi, amma wa’azin bai ratsa zuciyar mutane
balle su bar abinda suke yi na savon Allah???!!! Ka ga idanuwanmu
qarmadagau???!!!
Tambaya ta biyu:
A da, kakata ta haqura ta zauna a
gidan mijinta cikin wadatar zuci, ta gamsu da duk abinda kakana zai kawo mata.
Amma me ya sa matata a yau ta lashi takobin sai ta fita ta yi aiki, da sunan
wai ba komi zan iya yi mata ba, alhali ba na gaza ba ne???!!!
Tambaya ta uku:
Magabatanmu mutane ne masu
mutunci da izza. Su ke faxa aji, su ke gitta kara ba’a tsallaka musu, sune
iyayen gidan wasu, ba’a yi musu kallon raini. To me ya sa a yau raini da
wulakanci ya baibaye mu, ya lulluve mu???!!! A cikin masu raina mun ma har da
bayin kakanninmu!!!
Tambaya ta huxu:
A da za ka ga duk inda musulmi ya
gamu da xanuwansa musulmi yana xaukarsa tamkar xan gidansu ne uwa xaya uba
xaya. Ina irin wannan ‘yanuwantakar ina take a yau???!!!
Tambaya ta biyar:
A da Malamai da almajirai kowa na
fafutukar neman lahira ne kawai, ba su siyar da addininsu don samun abin duniya
qasqantacce, amma me ya sa a yau ni da malamaina ba mu da aikin yi sai ci da
addini???!!!
Tambaya ta shida:
A da idan Musulmi xaya ya shiga
wata damuwa gaba xaya za ka ga ‘yanuwansa musulmai sun shiga wannan damuwar;
idan kuwa ya faxa hannun arna ne to ko za su qare sai sun je sun ceto wannan
xanuwa musulmin. Amma me ya sa a yau mu ke komawa gefe idan wani ko wasu
‘yanuwa suka faxa cikin musiba???!!! Sai abin ya wuce mu kai mu su tsummokara
da garin rogo!!!
Wallahi ba wani abu da zai gyara
mu in ba abin da ya gyara mutanen farko ba.
Ba wata hanya da za mu bi
martabarmu ta dawo in ba mun koma mun kama koyarwar addininmu ba sau da qafa.
Monday, August 5, 2013
ABIN KAUNATA LITTAFIN ALLAH: ALKUR'ANI
ABIN KAUNATA
LITTAFIN ALLAH
A duk lokacin da tarihi ya maimaita kansa, ana son mutane su
koma su dubi tarihin don su samo hanyar gyara, in abin ya shafi gyara ne. idan
kuwa ya shafi karfafawa ne, sai a yi hakan.
A shekara ta goma sha biyu bayan hijira aka samu afkuwar
yakin yamama, wanda a cikinsa ne aka kashe mahaddatan Alkur’ani daga cikin
sahabbai masu dimbin yawa. A yau duk mai hankali ya shaida irin kisar mahaddata
Alkur’ani da aka yi a Maiduguri. Babu shakka Allah kadai Ya san adadin mahaddata
da makarantan Alkur’ani da aka kashe. Ba su ji ba, ba su gani ba, ba ci ba, ba
su sha ba.
Bayan yakin yamama, sahabbai sun yi kokari wajen ganin cewa
Alkur’ani bai salwanta bat a hanyar kasha mahaddatansa, suka yi aiki tukuru
wajen tattarawa da rubuta alkur’ani a waje daya, wanda gajiyarsa ne muke ci a
yau.
To mu kuma me za mu yi wa Alkur’ani ganin yadda aka rasa
dimbin mahaddatansa a waki’ar da ta faru?
KOKARIN DA
ZA MU YI SHINE, DON ALLAH, KOWANE GIDA NA MUSULMI DA KE WANNAN KASAR A TABBATAR
DA CEWA AN SAMAR DA MAHADDATAN KUR’ANI A KALLA GUDA UKU. SANNAN YA ZAMA DUK
MUTANEN GIDAN MAKARANTAN KUR’ANI NE.
Wannan shi ne kadai abinda za mu yi don ganin wanzuwar
Kur’ani, kuma shi ne diyyar ko tukuicin da za mu biya wadanda aka kasha da shi.
HANYAR
KYAUTATA DANGANTAKAR MU DA ALKUR’ANI
Shin
ko muna cikin irin mutanen nan da ke karanta Kur’ani jefi-jefi, ko kuma ma ba
ma karanta shi? Idan haka ne, ba ma tsoron ranar da Manzon Allah (saw) zai kai
karar mu a gaban Allah (swa), ya nuna ma Allah mu, yana mai cewa Ya Ubangiji,
wadannan sune suka kaurace ma Alkur’ani (a duniya).
Wadannan
wasu hanyoyi ne da za mu bi wajen ganin mun gyara dangantakar mu da Alkur’ani.
1.
Mu tabbatar da mun je mun koyi karatunsa a gaban malamai kwararru
masana karatunsa da fassararsa.
2.
Niyyar mu ta karatun Alku’ani ta zama don Allah ne
kawai, ba don neman shahara ba. Sannnan mu tabbatar da cewa duk abinda muka
karanta mun yi aiki da shi gwargwadon
iyawarmu.
3.
Idan ba ma iya daukar lokaci mai tsawo muna karanta
shi, to mu fara
da karanta shi na minti biyar a kowace rana. Da yardar Allah wannan minti
biyar din zai koma minti talatin, har ya kai lokcin da za mu iya kwashe awoyi
muna karanta shi.
4.
Mu tabbatar da
muna sanin abinda muke karantawa. Ya kamata ace kowane gidan musulmi akwai
Alkur’ani mai fassara da yaren da mutum ya ke ji.
5.
Kada mu takaitu ga karatunsa kawai, mu yi kokari mu
dinga sauraren karatunsa a bakin wasunmu ko a kaset ko kuma a CD
6.
Babban abu mafi muhimmanci shine addu’a. Mu yawaita
rokon Allah Ya sa mu zama daga cikin masu karatun littafinSa dare da rana, Ya
bamu ikon sanin ma’anarsa, Ya kuma azurata mu da yin aiki da abinda muke
karantawa.
HANYAR GYARA KARATUN ALKUR’ANI
Babu wata hanyar da za mu gyara
karatun Alku’ani in ba ta hanyar sanin tajwidi ba. Babban abu kuwa shine sanin
mafitar haruffan larabci. Don in har za mu karanta kur’ani da lahajar mu ta
Hausa to, babu shakka za mu dinga caccanza ma’anonin Kur’ani.
Misali, inda Allah Madaukakin Sarki
ke cewa
1.
إنه عليم
بذات الصدور
idan mutum ya karanta da
hamza, أليم
ya canza ma’anar daga Allah masani ne
ya koma Allah mai radadi ne. Subhanallah
2. Haka nan inda Allah (swa) yake cewa مخلصين له الدين
idan mutum ya karanta da sinun مخلسين ya canza ma’anar daga masu yi tsantsa saboda Allah
zuwa masu yankan Aljihu. Subhanallah
3.
Haka
nan inda Allah ke cewa وضل عنهم ما كانو يفترون
Da mutum zai karanta da dalun ودل shi ke nan
mutum ya canza ma’anar daga ya bace musu….
zuwa ya yi musu nuni ……
4.
Har ila yau da mutum zai karanta fadin Allah (swa)
لا تخونوالله والرسول da kafun madadin kha’un
, تكونو لا ma’anar ta canza daga: kada
ku ha’inci Allah da Manzon Allah zuwa kada ku zama Allah da Manzon Allah.
Da sauran irinsu.
Ashe ke nan dole ne mu koyi yadda ake furta kowane harafi na
larabci don mu tsira daga irin wadannan kura-kuran
Aljazari na cewa:
“Dolen dole ne akan (makarantan Alkur’ani )
Ya zama abu na farko tun kafin su fara (karatun alkur’ani) su
san
Mafitar haruffofa da siffofinsu ………
Wanda duk baya karanta kur’ani da tajawidi (ya zama) mai
laifi
Domin da tajwidinsa aka saukar da shi, kuma a hakan ya kawo
zuwa gare mu.”
بســـــــــــــم اللــــــــه الرحمــــــــان
الرحيـــــــــــــم
اللهم رب السماوات السبع و رب العرش العظيم، ربنا
ورب كل شىء فالق الحب والنوى منزل التـــــــــــــوراة والإنجيل و القرآن, أنت الأول
فليس فبلك شـــــــــيء و أنت الآخر فليس بعدك شيء، و أنت الظاهر فليس فوقك شيء و
أنت الباطن فليس دونك شيء
اللهم صل على محمد و على أهل بيته، وعلى أزواجه
وذرياته، كما صليت على آل إبراهيم، إنك حميد مجيد، و بارك على محمد وعلى آل بيته،
وعلى أزواجـــــــه و ذرياته، كماباركت على آل إبراهيم، إنك حميد مجيد
اللهم ربنا تقبل منا ختم القرآن و تجاوز عنا ما كـــان
فى تلاوته من السهو والنسيان واكتبه منا على التمـام والكمال المهذب من كل الألحان.
اللهم اجعل القــرآن لنا فى الدنيا قرينا، وفى القبر مؤنسا، وفى القيامـــــة
شفيعا، وعلى الصراط نورا، و إلى الجنة رفيقا، ومن النار سترا و حجابا و الى
الخيرات دليلا و إماما يـــا أكرم اللأكرمين. اللهم علمنا منه ما جهلنا وذكرنا منه
ما نسينا واروقنا تلاوته وحفظه تأويله آناء الليــــــــل وأطراف النهار على الوجه
الذى يرضيك عنا يا رب العالمين. اللهم اجعلنا من الذين إذا تليت عليهم ءاياتك
زادتهم إيمانا. اللهم اغفر لإخوانن الذين سبقونا بالإيمان, وخصوصاإخواننا حفظ
القرآن الذين قتلوا فى ميدغرى ظلما
اللهم يا خير الراحمين ارحمنا، ويا خير الغافريـــــــن
اغفر لنا، ويا خير الرازقين ارزقنا و يا خير الفاتحين افتح لنا أبواب رحمتك كلها و
خير الناصريـــــــــــن انصرنا، ويا خير حافظ احفظنا بما تحفظ به عبــادك
الصالحين
اللهم بدل عسرنا يسرا، وضيقناسعة, وفقرنا عنـــى,
وضعفنا قوة, وخوفنا أمنا وسلاما واستقرارا لنـــــــا ولسائر المسلمين يا رب
العالمين
اللهم إنا نسألك خشيتك فى الغيب و الشهادة و نسألك
كلمة الحق فى الغضب والرضى،ونسألك القصد فى الفقر و الغنى، ونسألك نعيما لا ينفد و
قرة عيـــن لا تنقطع, ونسألك الرضا بعد القضاء وبرد العيش بعد الموت ومرافقة نبيك
محمد صلى الله عليه وآله وسلم
ولذة النظر إلى وجهك والشوق إلى لقائك فى غيــــر
ضراء مضر ولا فتنة مضلة
اللهم إنا نسألك بأنا نشهد أن لا إله إلا أنت الأحــــــد
الصمد الذى لم يلد و لم يولد ولم يكن له كفوا أحـــد, يــــا ذالجلال والإكرام يا
حي يا قيوم أن تفتح لأدعيتنا أبواب الإجابة يا من إذا سأله المضطر أجابه يامــــــن
فلق البحر لموسى يا فالق الحب والنوى يا حي يا قيوم يــــا ذالجلال والإكرام. ربنا
آتنا فى الدنيا حسنة و فى الآخرة حسنة و قنا عذاب النار
اللهم صل على محمد و على أهل بيته، وعلى أزواجه
وذرياته، كما صليت على آل إبراهيم، إنك حميد مجيد، و بارك على محمد وعلى آل بيته،
وعلى أزواجـــــــه وذرياته، كماباركت على آل إبراهيم، إنك حميد مجيــد
Subscribe to:
Posts (Atom)